Doha (IQNA) Qatar ta sake jaddada matsayinta na cewa tana adawa da duk wani abu na nuna wariya da kyama ga musulmi.
Lambar Labari: 3489465 Ranar Watsawa : 2023/07/13
Tehran (IQNA) tattaunawar da za a gudanar a Vienna tsakanin Iran da kasashen turai , za ta mayar da hankali ne kan batun cire wa Iran takunkuman da Amurka ta kakaba mata.
Lambar Labari: 3486544 Ranar Watsawa : 2021/11/12
Tehran (IQNA) Kamfanin AHIIDA ya gabatar da tufafi mai suna Burkini wadda ta shahara sosai kuma ta bai wa matan Musulmi damar yin iyo ba tare da matsala ba.
Lambar Labari: 3486437 Ranar Watsawa : 2021/10/17
Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Rasha ta saka sharudda kafin amincewa da mulkin Taliban a hukumancea kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486224 Ranar Watsawa : 2021/08/21
Tehran (IQNA) Mutumin da ya shahara a duniya bayan yin zanen batunci ga fiyayyen halitta manzon Allah ya mutu.
Lambar Labari: 3486123 Ranar Watsawa : 2021/07/20
Tehran (IQNA) sakamakon karuwar cutar korona a kasar Jamus Italiya da Faransa, musulmi suna azumi a karkashin dokar zaman gida.
Lambar Labari: 3485845 Ranar Watsawa : 2021/04/25
Tehran (IQNA) shugaba Rauhani ya bayyana cewa Za Mu Iya tace sanadarin urani’um da darajar da za ta kai 90%, amma ba manufarmu ce mu kera makaman nukiliya ba.
Lambar Labari: 3485813 Ranar Watsawa : 2021/04/16
Tehran (IQNA) Sayyid Abdulmalik Alhuthy jagoran kungiyar Ansarullah a kasar Yemen ya bayyana cewa, a cikin shekaru 6 Saudiyya ta rusa masallatai 1400 a Yemen.
Lambar Labari: 3485764 Ranar Watsawa : 2021/03/26
Tehran (IQNA) Biyo bayan kin amincewa da Iran ta yi kan duk wata sabuwar tattaunawa tsakanin da Amurka da kasashen turai hukumar makamashin nukiliya na shirin fitar da wani kudiri kan Iran.
Lambar Labari: 3485703 Ranar Watsawa : 2021/03/01
Tehran (IQNA) an gano wani tsohon masallaci wanda gininsa ke komawa tun lokacin sahabban manzon Allah (SAW) a cikin yankunan Sham da Isra’ila ta mamaye.
Lambar Labari: 3485584 Ranar Watsawa : 2021/01/24
Tehran (IQNA) cibiyar Azhar ta yaba da irin matakin da kasashen turai suka dauka na korar Rasmus Paludan daga cikin kasashensu.
Lambar Labari: 3485367 Ranar Watsawa : 2020/11/14
Tehran (IQNA) kungiyar ‘yan ta’addan Daesh ta dauki alhakin harin da aka kai a makabartar wadanda ba musulmi ba a birnin Jidda.
Lambar Labari: 3485364 Ranar Watsawa : 2020/11/13
Tehran (IQNA) mutumin nan dan kasar Danmark mai tsananin kiyayya da addinin muslunci Rasmus Paludan ya fuskani matsala a wasu kasashen turai tare da hana shi kona kur’ani.
Lambar Labari: 3485362 Ranar Watsawa : 2020/11/13
Tehran (IQNA) an fara gudanar da taro mai taken gudnmawar bakaken fata musulmi a nahiyar turai ta hanyar yanar gizo.
Lambar Labari: 3485239 Ranar Watsawa : 2020/10/03
Tehran (IQNA) Sojojin hayar gwamnatin Saudiyya sun kashe mata biyu fararen hula hula a cikin lardin Al-daidah na kasar Yemen tare da jikkata wasu.
Lambar Labari: 3485235 Ranar Watsawa : 2020/10/01
Tehran (IQNA) bangarorin siyasar Iraki da dakarun sa kai na kasar sun bukaci kasashen turai da suka daga totocin masu auren jinsi da su bar kasar.
Lambar Labari: 3484810 Ranar Watsawa : 2020/05/18
Tehran (IQNA) kwamitin yaki da nuna wariya na kasashen turai ya yi gargadi kan karuwar nuna kyama ga musulmi a cikin kasashen nahiyar turai.
Lambar Labari: 3484568 Ranar Watsawa : 2020/02/28
Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres babban sakaraeen UN ya yi tir da harin da aka kai kan masallaci a Burkina Faso.
Lambar Labari: 3484150 Ranar Watsawa : 2019/10/13
Bangaren kasa da kasa, kasashen Jamus, Birtaniya, Faransa, Italiya da Spain sun yi watsi da shirin Netanyahu.
Lambar Labari: 3484047 Ranar Watsawa : 2019/09/13
Bangaren kasa da kasa, kayayyakin Halal da ake sayarwa a kasashen turai na samun karbuwa daga al’ummomin kasashen.
Lambar Labari: 3483016 Ranar Watsawa : 2018/09/27